iqna

IQNA

bude
Ramallah (IQNA) Ma'aikatar harkokin wajen kasar Falasdinu ta fitar da sanarwa inda ta yi Allah wadai da bude ofishin jakadancin Papua New Guinea a birnin Kudus da ta mamaye.
Lambar Labari: 3489778    Ranar Watsawa : 2023/09/07

Tehran (IQNA) A jiya ne aka bude masallacin Zanjeli mai dimbin tarihi a birnin Ankara tare da halartar jami'an gwamnati da 'yan majalisar dokokin Turkiyya bayan kammala aikin gyare-gyare.
Lambar Labari: 3488344    Ranar Watsawa : 2022/12/16

Tehran (IQNA) Masallacin Bahri dake lardin Qalubiyeh na kasar Masar a daren jiya 4 ga watan Disamba ya samu halartar manyan malamai da manyan malaman kur'ani na wannan kasa a wajen bude shi.
Lambar Labari: 3488235    Ranar Watsawa : 2022/11/26

Tehran (IQNA) A yau ne za a fara bikin bude gasar cin kofin kwallon kafa ta Qatar a karon farko a tarihin wannan gasar ta duniya da karatun kur’ani mai tsarki na wani dan kasar Qatar mai shekaru 20 da haihuwa.
Lambar Labari: 3488203    Ranar Watsawa : 2022/11/20

Tehran (IQNA) A wata mai zuwa ne za a bude wani masallaci da aka yi amfani da fasahar gine-ginen masallacin "Sheikh Zayed" na Abu Dhabi a kasar Indonesia, wanda zai dauki mutane 10,000.
Lambar Labari: 3487990    Ranar Watsawa : 2022/10/11

Babban sakataren kungiyar kusanto da mazhabobin musulunci:
Tehran (IQNA) Hojjat-ul-Islam wa al-Muslimin Shahriari ya sanar da daidaita alaka da gwamnatin sahyoniyawan da ke mamaya da kuma yin Allah wadai da shi a matsayin babban taken taron hadin kan kasashen musulmi na kasa da kasa karo na 36.
Lambar Labari: 3487979    Ranar Watsawa : 2022/10/09

Tehran (IQNA) Masallacin da cibiyar Musulunci ta Halifax na kasar Canada, ya bude kofa ga wadanda guguwar ta shafa a baya-bayan nan tare da maraba da su da rabon abinci.
Lambar Labari: 3487933    Ranar Watsawa : 2022/09/30

Tehran (IQNA) An zabi Paul Pogba, dan kasar Faransa Musulman kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, a matsayin wakilin wani kamfani mai fafutuka a fannin Islamic fintech.
Lambar Labari: 3487409    Ranar Watsawa : 2022/06/12

Tehran (IQNA) gwamnatin yahudawan Isra'ila ta bude ofishin jakadanci a birnin Manama na Bahrain.
Lambar Labari: 3486370    Ranar Watsawa : 2021/10/01

Tehran (IQNA) Aljeriya ta sanar da cewa, gwamnatin ta bayar da marnin bude wasu daga cikin masallatan kasar bisa sharudda na kiyaye ka’idojin kiwon lafiya da aka gindaya.
Lambar Labari: 3485072    Ranar Watsawa : 2020/08/10

Tehran (IQNA) an sake bude masallacin haramin Makka mai alfarma da masallacin manzon Allah (SAW) a Madina.
Lambar Labari: 3484591    Ranar Watsawa : 2020/03/06

Bangaren kasa da kasa, a cikin wannan mako ne ake sa ran zaa bude masallatai guda 300 a fadin kasar Masar.
Lambar Labari: 3483595    Ranar Watsawa : 2019/05/01

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman taron sha biyar ga watan Sha’aban a Husainiyar Wilaya a kasar Thailnad.
Lambar Labari: 3482626    Ranar Watsawa : 2018/05/03