A cewar majiyoyin cikin gida a lardin Badakhshan na kasar Afganistan, akalla mutane 10 ne suka mutu bayan da wani abu ya fashe a wani masallaci a wannan lardin.
Lambar Labari: 3489276 Ranar Watsawa : 2023/06/08
Tehran (IQNA) Wani harin bam da aka kai a masallacin Khashti da ke birnin Kabul na kasar Afghanistan a yau , ya yi sanadin mutuwa da kuma jikkatar mutane.
Lambar Labari: 3487131 Ranar Watsawa : 2022/04/06
Tehran (IQNA) Mutane akalla 8 ne suka mutu sakamakon harin bam da aka kai da wata mota a kusa da filin sauka da tashin jiragen sama na Mogadishu babban birnin kasar Somaliya.
Lambar Labari: 3486811 Ranar Watsawa : 2022/01/12
Tehran (IQNA) Kungiyar Hizbullah ta fitar da bayani kan hatsarin da ya auku a birnin Beirut wanda ya yi sanadiyyar mutuwa da kuma jikkatar mutane da dama.
Lambar Labari: 3485057 Ranar Watsawa : 2020/08/05
Bangaren kasa da kasa, dakarun sa kai na kasar Iraki sun fara kaddamar da wani farmaki mai taken Muhammad rasulullah a Mausul.
Lambar Labari: 3481439 Ranar Watsawa : 2017/04/25