A Masar;
Tehran (IQNA) Ministan kyauta na kasar Masar ya sanar da kammala tarjama sassa ashirin na kur'ani mai tsarki zuwa harshen yahudanci.
Lambar Labari: 3488215 Ranar Watsawa : 2022/11/22
Tehran (IQNA) Tsohuwar ministar harkokin wajen Isra’ila ta yi watsi da shirin mamaye yankunan Falastinawa a yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484934 Ranar Watsawa : 2020/06/27
Tehran (IQNA) shugaban Iraki ya sanar da nada Moustafa al-Kazimi domin kafa gwamnati bayan da wanda ya gabace shi, Adnane Zorfi, ya yi watsi da kafa gwamnatin.
Lambar Labari: 3484696 Ranar Watsawa : 2020/04/09
Tehran (IQNA) Tawagar kungiyar Hamas karkashin jagorancin Isma’il Haniyya ta gana da jakadan kasar Iran a birnin Moscow na kasar Rasha.
Lambar Labari: 3484592 Ranar Watsawa : 2020/03/06
Shugaban kwamitin gudanawa na kungiyar tarayyar Afrika ya bayyana cewa, kasantuwar babu falastinawa a cikin yarjejeniyar ba za ta kai labari ba.
Lambar Labari: 3484500 Ranar Watsawa : 2020/02/09
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iraki ta sanar da cewa, amincewar da Trump ya yi da tuddan Golan na Syria a matsayin mallakin Isra'ila, ya saba wa dukkanin dokoki na duniya.
Lambar Labari: 3483484 Ranar Watsawa : 2019/03/23
Bangaren kasa da kasa, fiye da jami’an diflomasiyyar kasashen turai 40 ne da suke sra’ila suka yi watsi da gayyatar bude ofishin jakadancin Amurka a Quds.
Lambar Labari: 3482654 Ranar Watsawa : 2018/05/13