Shafin yada labarai na Fetris ya bayar da rahoton cewa, har yanzu al’ummar Masar kiristoci da musulmi suna ci gaba da raya kyakkyawar al’adar nan ta yin buda baki tsakanin musulmi da kirista acikin watan Ramadan, wadda aka fara tun 1985, kuma bayan juyin 25 Janairu 2011 aka ci gaba da ita.