Bangaren kasa da kasa, an sanar da cewa nan da kwanaki 10 masu za a sanar da iyalan tsohon jami’in diplomasiyyar Iran Lebanon dalilan mutuwasa.
2015 Dec 12 , 23:23
Bangaren kasa da kasa, shugaban Gambia Yahya Jammeh ya bayyana kasar a matsayin kasar Musulunci, tare da tabbatar da cewa yana fatan ganin an kawo karshen duk wani abu mai alaka da mulkin mallaka a kasar.
2015 Dec 12 , 23:22
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Iraki dubu 25 ne suka gudanar da ayyykan tabbatar da tsaro a lokacin gudanar da tarukan zagayowar ranar rasuwar ma’aiki (SAW) a birnin.
2015 Dec 11 , 23:47
Bangaren kasa da kasa, Gholam Ali Khoshrou jakadan jamhuriyar muslunci ta Iran a majalisar dinkin duniya ya gabatar da wani bayani na gwamnatin Iran a gaban majasar dangane da yaki da ta’addanci.
2015 Dec 11 , 23:44
Bangaren kasa da kasa, Ahmad Ibadi shugaban majalisar malaman Muhammadiyyah a kasar Morocco ya bayyana cewa masu tsatsauran ra’ayi suna kallon zahirin ayoyin kur’ani ne kawai.
2015 Dec 11 , 23:41
Bangaren kasa da kasa, kungiyar malaman Ahlu sunna a kasar Iraki ta yi Allawadai da kakausar murya dangane da shigar da sojoji da Turkiya ta yi a kasarsu tare da kiran gwamnati da ta dauki mataki kan hakan.
2015 Dec 10 , 20:46
Bangaren kasa da kasa, tsohon fitaccen dan wasan dambe na duniya ya yi kaakusar suka dangane da cin zarafin mulmi da kum kalaman batunci da Donald Trump ke yi.
2015 Dec 10 , 20:42
Bangaren kasa da kasa, Shahararriyar yar wasan fina-finan Hollywood idan da ‘yan kungiyar Daesh sun san kur’ani da koyarwarsa da ba su kashe mutane ba.
2015 Dec 10 , 20:41
Bangaren kasa da kasa, haramin Imam Ali (AS) da ke birnin Najaf na shirin karbar miliyoyin masu gudanar da aikin bauta na ziyara domin tunawa da lokacin rasuwar manzon Allah (SAW)
2015 Dec 09 , 23:48
Bangaren kasa da kasa, tsohon shugaban hukumar liken asirin kasar Saudiyya kafin faruwar harin 11/9 ya bayyana cewa za su kashe yan shi’a kamar yadda Nazy ta kashe yahudawa.
2015 Dec 09 , 23:46
Bangaren kasa da kasa, an gano wani makeken kabarin da ake kyautata zaton gawwakin mabiya ddinin muslunci ne a cikinsa a gabacin kasar Kenya kuma ana zargin jami’an tsaron kasr.
2015 Dec 09 , 23:43
Bangaren kasa da kasa, an hana malaman addinin muslunci mabiya tafarkin iyalan gidan manzo siga harkokin siyasa a kasar Bahrain.
2015 Dec 08 , 23:21